Inna lillashi wa inna ilaishi raju"uana.kwanaki tafiya sukeyi yanxu kwana goma sun wuce in ka aikata al kairi kasamu ko kinsamu in ka yi sakaci kuma to ga ragowa nan a gaban mu wallashi wadannan kwanaki suna da alkai rai masu girma acikinsu in kayi amfani dadamarka.wasun mu amfara axuminnan dasu amma sunmutu bamusaniba ko muma daxamu gakarshensaba ALLAH shine masani. Danhaka mu yawaita sadaka muyawaita karatun alkur"ani maigirma da yawaita salatin annabi muhammad ( s a w) taimakwan marayu dakuma fadi gaskiya. goran ramadan
Posted on: Sat, 20 Jul 2013 05:20:33 +0000