TO FA!!! An kama ni da maaikata na an tsare a Benin Rebuplic wai ana zargina da daukar nauyin Boko Haram saboda an lura ina ta gina Masallatai a Benin din Banda taimakon Allah da ban san matsanancin halin da zan shiga ba domin an cukurda alamarin kawai don ana son a kwace mini Makaranta Duk wanda yazo wurina sai a kamashi, an hana ni komi fitsari ma a wando nake yi har washe garin da naga an zo an bude ni, ana cire mini mari (sarka) sai kawai nace Alhamdulillah -inji ALHAJI DAKUMBO ASARI. Yanzu ya fadi a hira da akeyi dashi a Liberty Radio Kaduna Tunned in.. Naku:уσυηg υѕтαz
Posted on: Sat, 30 Nov 2013 13:10:41 +0000