(B.00I) - TopicsExpress



          

(B.00I) =====WANZAM=====>>>>>WANZAM>>>>>>>>>>WANZAM>>>>>MALAN BAHAUSHE YACE WANZAM BAKASO GAJIKINKA! ??????? WAI WAYE BESAN CEWAR SHEIK ABBAKAR MAHMUDU GUMI YAFADA CEWA DA KA AURI YAR DAN DARIQA QARA YAR KIRISTA INDAI BA KANANUFIN KA MUSULUN TARDA ITABANE, WANNAN MAGANAR MAARUFIYACE MASHAHURICE GA DUK WANDA KASAURAREN SHEIK {GUMI}>>>> abinda yabbani mamaki yau ina garin Br.n kwanni na jan horiyar niger ina sauraren wani gidan rediyo mai suna sarauniya FM sai nijji wani malamin izala mai sunan ibrahin aliyo inkiyarsa ibba (qarqage) yana caccakar sheik dahiru usman bauci, akan wai yace da zaben dan izala qara kirista akan haka yaccaki sheik dahiru usman bauci.. to ga tanbaya??? shi gumi da yacce da dan dariqa qara kirista?? yayi daidai kenan? shi sheik dahiru shine yayyi kuskure ko? to dawanne dalili??? kasan miye yattayar min da hankali?? nan wurin sai naji wani dottijo yana cewa wannan yaron gabanmu sunkai sainsa da mahaifinsa har takai inda mahaifinsa ya tsine mar albarka!!!
Posted on: Sun, 01 Dec 2013 18:50:32 +0000

Trending Topics



Recently Viewed Topics




© 2015